Matthew 26:50 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Yesu ya amsa ya ce, “Aboki, yi abin da ya kawo ka.” Sa’an nan mutanen suka matso, suka kama Yesu suka riƙe shi.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عِيسَىٰ يَثٜىٰ مَسَ «أَبُواْكِينَ، يِ أَبِنْدَ يَكَٰوُاْكَ؞» سَيْ مُتَنٜىٰنْ سُكَذُواْ سُكَ كَامَ عِيسَىٰ سُكَ رِڧٜىٰشِ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Yesu ya ce masa, “Abokina, abin da ya kawo ka ke nan?” Suka matso suka ɗanke Yesu, suka kama shi.