Matthew 26:6 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Yayinda Yesu yake a Betani, a gidan wani mutumin da ake kira Siman Kuturu,
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
تُواْ دَ عِيسَىٰ يَنَ بٜىٰتَنِ أَغِدَنْ سِيمَنْ، وَنْدَ دَا مَيْ ثُوتَرْ ڢَتَرْ جِكِے نٜىٰ،
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
To, sa'ad da Yesu yake Betanya a gidan Saminu kuturu,