Matthew 26:61 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
suka furta cewa, “Wannan mutum ya ce, ‘Ina iya rushe haikalin Allah, in sāke gina shi cikin kwana uku.’ ”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سُكَثٜىٰ «وَنَّنْ مُتُمْ يَثٜىٰ وَيْ ذَيْ عِيَرُشٜىٰ هَيْكَلِنْ اللَّهْ ، يَكُمَ سَاكٜىٰ غِنَاشِ ثِكِنْ ݣُونَ عُكُ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
suka ce, “Wannan ya ce, wai zai iya rushe Haikalin nan na Allah, ya kuma gina shi a cikin kwana uku.”