Matthew 26:62 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sa’an nan babban firist ya miƙe tsaye, ya ce wa Yesu, “Ba ka da wata amsa? Shaidar da mutanen nan suke yi a kanka fa?”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ بَبَّنْ ڢِرِسْتِ يَتَاشِ يَثٜىٰ «بَاكَ دَ وَتَ أَمْسَ؟ شَيْدَرْ دَسُكٜىٰ بَايَرْوَ عَكَنْكَ ڢَا؟»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai babban firist ya miƙe ya ce, “Ba ka da wata amsa? Shaidar da mutanen nan suke yi a kanka fa?”