Matthew 26:68 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
suka ce, “Yi mana annabci, Kiristi. Wa ya buge ka?”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سُنَ ثٜىٰوَ «يِمَنَ أَنَّبْثِ، إِنْ كَيْ أَلْمَسِيحُ نٜىٰ! ڢَطَا وَنْدَ يَمَرٜىٰكَ!»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
suna cewa, “Yi mana annabci, kai Almasihu! Faɗi wanda ya buge ka!”