Matthew 26:70 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Amma ya yi mūsu a gabansu duka. Ya ce, “Ban san abin da kike magana ba.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عَمَّا بِتْرُسْ يَيِ مُسُو أَغَبَنْسُ دُكَ يَثٜىٰ «نِے بَنْسَنْ أَبِنْدَ كِكٜىٰ مَغَنَ عَكَيْبَ!»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Amma ya musa a gabansu duka ya ce, “Ni ban san abin da kike nufi ba.”