Matthew 26:8 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sa’ad da almajiransa suka ga wannan, sai suka yi fushi. Suka ce, “Wannan almubazzaranci fa!
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عَمَّا دَ أَلْمَجِرَنْ سُكَغَ حَكَ، سَيْ سُكَجِ هَوْشِ سُكَثٜىٰ وَجُونَنْسُ «أَيْ، وَنَّنْ ٻَرْنَثٜىٰ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Amma da almajiran suka ga haka, sai suka ji haushi suka ce, “Wannan almubazzaranci fa!