Matthew 27:17 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Saboda haka da taron suka taru, sai Bilatus ya tambaye su ya ce, “Wane ne a cikinsu kuke so in sakar muku. Barabbas ko Yesu wanda ake kira Kiristi?”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دَ يَهُودَاوَا سُكَ تَارُ سَيْ بِلَتُسْ يَثٜىٰ مُسُ «وَ كُكٜىٰسُواْ إِنْ سَكٜىٰمُكُ؟ بَرَبَّسْ كُواْ كُوَ عِيسَىٰ دَ عَكٜىٰ ثٜىٰ دَشِ أَلْمَسِيحُ ؟»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Da suka taru sai Bilatus ya ce musu, “Wa kuke so in sakar muku? Barabbas ko kuwa Yesu da ake kira Almasihu?”