Matthew 27:23 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Bilatus ya ce, “Don me? Wane laifi ya yi?” Amma suka ƙara tā da ihu, suna cewa, “A gicciye shi!”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
بِلَتُسْ يَثٜىٰ «سَبُواْدَمٜىٰ؟ وَنٜىٰ مُوغُنْ أَبُ نٜىٰ يَيِ؟» عَمَّا مُتَنٜىٰنْ سُنْ ڧَارَ تَادَ مُرْيَ سُنَ ثٜىٰوَ «أَغِثِّيٜىٰشِ!»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ya ce, “Ta wane halin? Wane mugun abu ya yi?” Amma su sai ƙara ɗaga murya suke ta yi, suna cewa, “A gicciye shi!”