Matthew 27:4 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ya ce, “Na yi zunubi da na ci amanar marar laifi.” Suka ce masa, “Ina ruwanmu da wannan? Wannan dai ruwanka ne.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
يَثٜىٰ «نَيِ ذُنُوبِ دَ نَبَادَ مَرَرْ لَيْڢِے عَكَشٜىٰشِ؞» عَمَّا سُكَثٜىٰ «إِنَا ضُوَنْمُ؟ وَنَّنْ دَامُوَرْكَثٜىٰ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
ya ce, “Na yi zunubi da na ba da marar laifi a kashe shi.” Suka ce, “Ina ruwanmu? Kai ka jiyo!”