Matthew 27:54 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Da jarumin nan tare da waɗanda suke tsaron Yesu, suka ga girgizar ƙasa, da kuma abin da ya faru, sai tsoro ya kama su, suka kuma ce, “Gaskiya, wannan Ɗan Allah ne!”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
أَ لُواْكَثِنْ دَ بَبَّنْ سُواْجَنْ رُواْمَ دَ سَوْرَنْ وَطَنْدَ سُكٜىٰ غَادِنْ عِيسَىٰ سُكَغَ ضَوَرْ ڧَسَا دَ كُمَ دُكْ أَبِنْدَ يَڢَرُ، سَيْ سُكَجِڟُواْرُواْ سُواْسَيْ، سُكَثٜىٰ «لَلَّيْ، وَنَّنْ طَنْ اللَّهْ نٜىٰ!»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sa'ad da jarumin da waɗanda suke tare da shi suna tsaron Yesu suka ga rawar ƙasa da kuma abin da ya auku, sai duk tsoro ya kama su, suka ce, “Hakika wannan Ɗan Allah ne!”