Matthew 28:13 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Suka ce musu, “Ku, za ku ce, ‘Almajiransa ne sun zo da dare suka sace shi, lokacin da muke barci.’
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سُكَثٜىٰ «كُثٜىٰ وَمُتَنٜىٰ، ‹أَلْمَجِرَنْسَ نٜىٰ سُكَجٜىٰ دَ دَرٜىٰ سُكَ سَاثٜىٰشِ لُواْكَثِنْ دَمُكٜىٰ بَرْثِ؞›
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
suka ce, “Ku faɗa wa mutane almajiransa ne suka zo da daddare suka sace shi kuna barci.