Matthew 28:18 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai Yesu ya zo wurinsu ya ce, “An ba ni dukan iko a sama da kuma ƙasa.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ عِيسَىٰ يَذُواْ كُسَ يَثٜىٰ «أَنْ بَانِ دُكَنْ إِيكُواْ أَ سَمَ دَ كُمَ نَنْ دُونِيَا؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai Yesu ya matso, ya ce musu, “An mallaka mini dukkan iko a Sama da ƙasa.