Matthew 28:2 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai aka yi wata babbar girgizar ƙasa. Don wani mala’ikan Ubangiji ya sauka daga sama, ya je kabarin, ya gungurar da dutsen, ya kuma zauna a kai.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
غَاشِ كُوَ أَنْيِ وَتَ بَبَّرْ ضَوَرْ ڧَسَا، غَمَا وَنِ مَلاَىِٕكَنْ عُبَنْ‌غِجِ يَسَوْكُواْ دَغَ سَمَ، يَتُرٜىٰ دُوڟٜىٰنْ دَ عَكَ رُڢٜىٰ كَبَرِنْ، يَذَوْنَ عَكَيْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai kuwa aka yi wata babbar rawar ƙasa, domin wani mala'ikan Ubangiji ne ya sauko daga Sama, ya zo ya mirgine dutsen, ya zauna a kai.

Recommended Reading