Matthew 3:17 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai murya daga sama ta ce, “Wannan shi ne Ɗana wanda nake ƙauna; wanda kuma nake jin daɗinsa ƙwarai.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ عَكَجِ وَتَ مُرْيَ دَغَ سَمَ تَثٜىٰ «وَنَّنْ شِينٜىٰ طَانَ دَ نَكٜىٰ ڧَوْنَ، وَنْدَ نَكٜىٰجِنْ دَاطِنْسَ ڨُورَيْ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai aka ji wata murya daga Sama ta ce, “Wannan shi ne Ɗana ƙaunataccena, wanda nake farin ciki da shi ƙwarai.”