Matthew 3:9 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Kada ma ku yi tunani a ranku cewa, ‘Ai, Ibrahim ne mahaifinmu.’ Ina gaya muku cewa Allah zai iya tā da ’ya’ya wa Ibrahim daga cikin duwatsun nan.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
كَدَ كُوَ كُيِ تَاڧَمَ أَ رَنْكُ ثٜىٰوَ ‹إِبْرَٰهِيمْ نٜىٰ بَابَنْمُ›، غَمَا إِنَ ڢَطَا مُكُ اللَّهْ يَنَدَ إِيكُوانْيِ وَ إِبْرَٰهِيمْ یَیَ دَ دُووَڟُنَّنْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Kada kuwa ku ɗauka a ranku cewa, Ibrahim ne ubanku, domin ina gaya muku, Allah yana da ikon ya halitta wa Ibrahim 'ya'ya da duwatsun nan.