Matthew 5:21 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“Kun dai ji an faɗa wa mutanen dā cewa, ‘Kada ka yi kisankai; kuma duk wanda ya yi kisankai za a hukunta shi.’
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
«كُنْ دَيْجِ أَنْڢَطَا وَكَاكَنِّنْمُ ثٜىٰوَ ‹كَدَ كَكَشٜىٰ وَنِ، وَنْدَ يَكَشٜىٰ وَنِ كُمَ، ذَاعَ حُكُنْتَ شِ؞›
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
“Kun dai ji an faɗa wa mutanen dā, ‘Kada ka yi kisankai, kowa ya yi kisa kuwa, za a hukunta shi.’