Matthew 6:7 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sa’ad da kuma kuke addu’a, kada ku yi ta maimaita magana, kamar marasa sanin Allah, domin suna tsammani za a ji su saboda yawan maganarsu.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
«عِدَنْ كُنَ أَدُّعَ، كَدَ كُيِ دُواْغُوانْ سُورُوتُ كَمَرْ وَطَنْدَ بَسُ سَنْ اللَّهْ بَ، وَطَنْدَ سُكٜىٰ ڟَمَّنِ عِدَنْ سُكَيِ دُواْغُوانْ سُورُوتُنٜىٰ ذَاعَ جِيسُ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
“In kuwa kuna addu'a, kada ku yi ta maimaitawar banza, kamar yadda al'ummai suke yi, a zatonsu za a saurare su saboda yawan maganarsu.

Recommended Reading