Matthew 8:10 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Da Yesu ya ji wannan, sai ya yi mamaki ya kuma ce wa waɗanda suke binsa, “Gaskiya nake gaya muku, ban taɓa samun wani a Isra’ila da bangaskiya mai girma haka ba.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دَ عِيسَىٰ يَجِ حَكَ سَيْ يَيِ مَامَاكِ، سَيْيَثٜىٰ وَمَاسُبِنْسَ «حَڧِيڧَ إِنَ غَيَ مُكُ، عَثِكِنْ إِسْرَٰٓءِيلَ بَنْ تَٻَ سَامُنْ مَيْ بَنْ‌غَسْكِيَ مَيْ ڧَرْڢِے كَمَرْ وَنَّنْبَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Da Yesu ya ji haka, sai ya yi mamaki, har ya ce wa mabiyansa, “Gaskiya, ina gaya muku, ko a cikin Isra'ila ban taɓa samun bangaskiya mai ƙarfi irin wannan ba.