Matthew 8:2 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Wani mutum mai kuturta ya zo ya durƙusa a gabansa ya ce, “Ubangiji, in kana so, kana iya tsabtacce ni.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ وَنِ مَيْ ثُوتَرْ ڢَتَرْ جِكِے، يَذُواْ وُرِنْسَ يَدُرْڧُسَ أَغَبَنْسَ يَثٜىٰ « عُبَنْغِجِ ، عِدَنْ كَايَرْدَ كَنَ عِيَ كَڟَبْتَثٜىٰنِ إِنْذَمَ مَرَرْ ڧَظَنْتَا؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai ga wani kuturu ya zo gunsa ya yi masa sujada, ya ce, “Ya Ubangiji, in dai ka yarda, kana da iko ka tsarkake ni.”