Matthew 8:20 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai Yesu ya amsa ya ce, “Yanyawa suna da ramummuka, tsuntsayen sararin sama suna da sheƙuna, amma Ɗan Mutum ba shi da wurin da zai sa kansa.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ عِيسَىٰ يَثٜىٰ مَسَ «كَرْنُكَنْ دَاجِ سُنَدَ رَامُكَنْسُ، ڟُنْڟَيٜىٰ كُمَ سُنَدَ وُرِنْ ݣُونَنْسُ؞ عَمَّا طَنْ مُتُمْ بَاشِدَ وُرِنْ دَ ذَيْسَا كَنْسَ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Yesu ya ce masa, “Yanyawa da ramummukansu, tsuntsaye kuma da sheƙunan, amma Ɗan Mutum ba shi da wurin shaƙatawa.”