Matthew 8:27 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Mutanen suka yi mamaki suka ce, “Wane irin mutum ne wannan? Har iska da raƙuman ruwa suna masa biyayya!”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
مُتَنٜىٰ سُكَيِ مَامَاكِ سُكَثٜىٰ «وَنٜىٰ إِرِنْ مُتُمْ نٜىٰ وَنَّنْ، وَنْدَ حَرْ إِسْكَ مَا دَ تٜىٰكُ سُنَيِ مَسَ بِيَيَّ؟»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Mutanen suka yi al'ajabi, suka ce, “Wane irin mutum ne wannan, wanda har iska da ruwan teku ma suke masa biyayya?”