Matthew 8:6 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ya ce, “Ubangiji, bawana yana kwance a gida shanyayye, yana kuma shan azaba ƙwarai.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
« عُبَنْ‌غِجِ ، مَيْيِ مِنِ حِدِمَ يَنَ ݣُونْثٜىٰ أَغِدَا، بَا يَ عِيَ مُواْڟِ مَا، يَنَ شَنْ وَهَلَ سُواْسَيْ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
ya ce, “Ya Ubangiji, yarona na kwance a gida, ya zama shanyayye, yana shan azaba ƙwarai.”