Matthew 9:11 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sa’ad da Farisiyawa suka ga haka, sai suka tambayi almajiransa suka ce, “Don me malaminku yake ci tare da masu karɓar haraji, da masu zunubi?”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دَ ڢَرِسِيَاوَا سُكَغَ حَكَ، سَيْ سُكَثٜىٰ وَ أَلْمَجِرَنْسَ «دُوانْمٜىٰ مَلَمِنْكُ يَكٜىٰثِنْ عَبِنْثِ تَرٜىٰدَ مَاسُ كَرْٻَرْ هَرَاجِ دَ مَاسُ ذُنُوبِ؟»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Da Farisiyawa suka ga haka, sai suka ce wa almajiransa, “Don me malaminku yake ci tare da masu karɓar haraji da masu zunubi?”