Matthew 9:12 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Da jin wannan, Yesu ya ce, “Ai, ba masu lafiya ba ne su bukatar likita, sai dai marasa lafiya.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دَ عِيسَىٰ يَجِ وَنَّنْ سَيْيَثٜىٰ «مَاسُ لَاڢِيَ بَاسَ بُڧَاتَرْ لِكِتَ، سَيْدَيْ مَرَسَ لَاڢِيَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Amma da Yesu ya ji haka ya ce, “Ai, lafiyayyu ba ruwansu da likita, sai dai marasa lafiya.