Matthew 9:13 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Amma ku je ku koyi abin da wannan yake nufi, ‘Jinƙai nake bukata, ba hadaya ba.’ Gama ban zo domin in kira masu adalci ba, sai dai masu zunubi.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
كُجٜىٰ كُكُواْيِ أَبِنْدَ وَنَّنْ يَكٜىٰنُڢِ، ‹جِنْڧَيْ نَكٜىٰسُواْ أَوُرِنْكُ، بَ هَدَايَبَ؞› غَمَا بَنْ ذُواْ دُواْمِنْ إِنْ كِرَا مَاسُ أَدَلْثِے بَ، سَيْدَيْ دُواْمِنْ مَاسُ ذُنُوبِ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai ku fahimci ma'anar wannan tukuna, ‘Ni kam, zaman jinƙai nake nema a gare ku, ba hadaya ba.’ Ba domin in kira masu adalci na zo ba, sai dai masu zunubi.”