Matthew 9:15 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Yesu ya amsa ya ce, “Yaya baƙin ango za su yi makoki yayinda yake tare da su? Lokaci yana zuwa da za a ɗauke ango daga gare su, sa’an nan za su yi azumi.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ عِيسَىٰ يَأَمْسَ مُسُ يَثٜىٰ «أَبُواْكَنْ أَنْ‌غُواْ ذَاسُيِ بَڧِنْ ثِكِ تُنْ أَنْ‌غُواْ يَنَ تَرٜىٰدَ سُونٜىٰ؟ أَيْ، ݣُونَكِے سُنَ ذُوَا دَ ذَاعَ طَوْكِ أَنْ‌غُوانْ عَبَرْسُ؞ أَ لُواْكَثِنْ نٜىٰ ذَاسُيِ أَظُمِ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai Yesu ya ce musu, “Abokan ango sa yi baƙin ciki tun ango yana tare da su? Ai, lokaci yana zuwa da za a ɗauke musu angon. A sa'an nan ne fa za su yi azumi.