Matthew 9:18 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Yayinda yake faɗin wannan, sai wani mai mulki ya zo ya durƙusa a gabansa ya ce, “Yanzu-yanzu diyata ta rasu. Amma ka zo ka ɗibiya hannunka a kanta, za tă kuwa rayu.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عِيسَىٰ يَنَ كَنْ غَيَ مُسُ حَكَ كٜىٰنَنْ، سَيْغَا وَنِ شُوغَبَنْ مَجَمِعَ يَذُواْ يَدُرْڧُسَ أَغَبَنْسَ يَثٜىٰ «یَتَ تَمُتُ بَادَ جِمَاوَا بَ، كَذُواْ كَتَٻَتَ، ذَاتَ تَاشِ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Yana cikin yi musu magana haka, sai ga wani shugaban jama'a ya zo, ya yi masa sujada, ya ce, “Yanzu yanzu 'yata ta rasu, amma ka zo ka ɗora mata hannu, za ta rayu.”