Matthew 9:2 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Waɗansu mutane suka kawo masa wani shanyayye, kwance a tabarma. Da Yesu ya ga bangaskiyarsu, sai ya ce wa shanyayyen, “Kada ka damu saurayi, an gafarta maka zunubanka.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ عَكَ كَٰوُاْ مَسَ وَنِ شَنْيَيّٜىٰ يَنَ ݣُونْثٜىٰ عَكَنْ تَبَرْمَ؞ دَ عِيسَىٰ يَغَ بَنْغَسْكِيَرْسُ، سَيْيَثٜىٰ وَشَنْيَيّٜىٰنْ «كَدَ كَدَامُ، طَانَ، أَنْغَاڢَرْتَا مَكَ ذُنُبَنْكَ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai aka kawo masa wani shanyayye, kwance a gado. Da Yesu ya ga bangaskiyarsu, sai ya ce wa shanyayyen, “Ɗana, ka yi farin ciki, an gafarta maka zunubanka.”