Matthew 9:22 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Yesu ya juya ya gan ta. Sai ya ce, “Kada ki damu diyata, bangaskiyarki ta warkar da ke.” Nan take macen ta warke.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دَ عِيسَىٰ يَجُويَ يَغَنْتَ، سَيْيَثٜىٰ «كَدَ كِدَامُ یَتَ؞ بَنْ‌غَسْكِيَرْكِ تَوَرْكَرْ دَكٜىٰ؞» نَنْ تَكٜىٰ مَاتَرْ تَوَرْكٜىٰ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai Yesu ya juya, yă gan ta, ya ce, “'Yata, ki yi farin ciki, bangaskiyarki ta warkar da ke.” Nan take matar ta warke.