Matthew 9:27 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Da Yesu ya fita daga can, sai waɗansu makafi biyu suka bi shi, suna kira, suna cewa, “Ka yi mana jinƙai, Ɗan Dawuda!”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عِيسَىٰ يَنَ بَرِنْ وُرِنْ كٜىٰنَنْ، سَيْ مَكَڢِ بِيُ سُكَبِيشِ سُنَ كِرَا دَ ڧَرْڢِے سُنَ ثٜىٰوَ «كَيِ مَنَ جِنْڧَيْ، يَا كَيْ طَنْ دَاوُدَ!»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Da Yesu ya yi gaba daga nan, sai waɗansu makafi biyu suka bi shi, suna ɗaga murya suna cewa, “Ya Ɗan Dawuda, ka ji tausayinmu.”