Matthew 9:3 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Da jin wannan, waɗansu malaman dokoki suka ce wa juna, “Wannan mutum yana yin saɓo!”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دَجِنْ وَنَّنْ، وَطَنْسُ مَلَمً كُواْيَرْوَرْ مُوسَٰى سُكَثٜىٰ وَجُونَنْسُ «وَنَّنْ مُتُمِنْ يَنَيِ وَ اللَّهْ صَاٻُواْ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai waɗansu malaman Attaura suka ce a ransu, “Wannan mutum, ai, saɓo yake!”