Micah 2:4 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
A wannan rana mutane za su yi muku ba’a za su yi muku gwalo da wannan waƙar makoki, ‘An lalatar da mu sarai; an rarraba mallakar mutanena. Ya ɗauke shi daga gare ni! Ya miƙa filayenmu ga maciyan amanarmu.’ ”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
أَ رَانَرْ نَنْ ذَاعَ طَغَ وَاڧَرْ ڟُواْكَنَ عَكَنْكُ، ذَاعَيِ كُوكَا نَبَڧِنْ ثِكِ مَيْ ذَاڢِ عَثٜىٰ، « ‹تَامُ تَا ڧَارٜىٰ! يَهْوٜىٰهْ يَا ثَنْجَ رَبُوانْ مُتَنٜىٰنَ، يَكَوَرْ دَشِ دَغَ غَرٜىٰنِ! يَرَرَّبَ غُواْنَكِنْمُ غَ وَطَنْدَ سُكَثِمُ دَ يَاڧِ؞› »
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
A wannan rana za su yi karin magana a kanku, Za su yi kuka da baƙin ciki mai zafi, Su ce, “An lalatar da mu sarai! Ya sāke rabon mutanena, Ya kawar da shi daga gare ni! Ya ba da gonakinmu ga waɗanda suka ci mu da yaƙi.”

Recommended Reading