Micah 5:2 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“Amma ke, Betlehem ta Efrata, ko da yake ke ƙarama ce daga cikin zuriyarki a Yahuda, daga cikinki wani zai zo domina wanda zai yi mulkin Isra’ila, wanda asalinsa tun fil azal ne.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
إِنْجِ يَهْوٜىٰهْ ، «عَمَّا كٜىٰ غَرِنْ بَيْتَلَحْمِ نَ عٜىٰڢْرَتَ، كٜىٰ یَرْ ڧَرَمَثٜىٰ عَثِكِنْ ذُرِيَرْ يَهُودَ، عَمَّا دَغَ ثِكِنْكِ وَنِ ذَيْڢِتُواْ دُواْمِنَ وَنْدَ ذَيْ يِمُلْكٍ إِسْرَٰٓءِيلَ وَنْدَ أَصَلِنْسَ دَغَ زَامَانِنْ دَا نٜىٰ، دَغَ ݣُونَكِنْ دَا يَكٜىٰ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
“Baitalami cikin Efrata, Wadda kike 'yar ƙarama a cikin kabilar Yahuza, Amma daga cikinki wani zai fito wanda zai sarauci Isra'ila Wanda asalinsa tun fil azal ne.”