Micah 6:8 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ya nuna maka, ya mutum, abin da yake mai kyau. Me Ubangiji yake bukata daga gare ka kuwa shi ne ka yi gaskiya ka so aikata jinƙai ka kuma yi tafiya da tawali’u a gaban Allah.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
أَعَ، يَا كَيْ طَنْ أَدَمْ، يَهْوٜىٰهْ يَارِغَيَا نُونَ مَكَ أَبِنْدَ يَكٜىٰ مَيْݣَوْ؞ يَڢَطَا مَكَ أَبِنْدَ يَكٜىٰ نٜىٰمَ دَغَ غَرٜىٰكَ؞ أَبِنْ دَيَكٜىٰ نٜىٰمَ، شِينٜىٰ كَيِ أَدَلْثِے، كَڧَوْنَثِ يِنْ جِنْڧَيْ، كَيِ تَڢِيَرْكَ دَ اللَّهْ نْكَ ثِكِنْ سَوْڧِنْ كَيْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ya kai mutum, ya riga ya nuna maka abin da yake mai kyau. Abin da Ubangiji yake so gare ka, shi ne Ka yi adalci, ka ƙaunaci aikata alheri, Ka bi Allah da tawali'u.