Micah 7:15 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“Kamar a kwanakin da kuka fito daga Masar, zan nuna musu al’ajabaina.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
إِنْجِ يَهْوٜىٰهْ ، «ذَنْ نُونَ مُسُ أَيُّكَنْ بَنْ مَامَاكِ، كَمَرْ عَݣُونَكِنْ دَ سُكَ ڢِتَ دَغَ مَصَرْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
“Zan nuna muku abubuwa masu banmamaki, Kamar a kwanakin da kuka fito ƙasar Masar.”