Nahum 2:7 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
An umarta cewa birnin za tă tafi bauta, za a kuma yi gaba da su. Bayi ’yan mata suna kuka kamar tattabaru suna buga ƙirjinsu.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
أَنْ تُوٻٜىٰ سَرَوْنِيَ، أَنْتَڢِے دَ عِتَ؞ یَنْ مَاتَنْتَ بَايِ سُنَ كُوكَا، كُوكَنْ مَكُواْكِنْسُ كَمَرْ مُرْيَرْ كُرْثِيَنٜىٰ، سُنَ سَا حَنُّ عَكَيْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
An tsiraita sarauniya, an tafi da ita, 'Yan matanta suna makoki, suna kuka kamar kurciyoyi, Suna bugun ƙirjinsu.