Nehemiah 10:37 — Compare Translations

2 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“Ban da haka ma, za mu kawo wa ɗakunan ajiyar gidan Allahnmu, abincinmu na farko daga ƙasa, na hadayun hatsinmu, na ’ya’yan dukan itatuwanmu da kuma na sabon ruwan inabinmu da mai namu wa firistoci. Za mu kuma kawo zakkar hatsinmu wa Lawiyawa, gama Lawiyawa ne ke karɓan Zakka cikin dukan garuruwan da muke noma.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
«ذَامُ أَجِيٜىٰ نُونً ڢَارِ نَأَمْڢَانِنْ غُواْنَكِنْمُ أَطَكُنَنْ أَجِيَ نَغِدَنْ اللَّهْ نْمُ؞ ذَامُ كَٰوُاْ وَ ڢِرِسْتُواْثِے نُونً ڢَارِ نَغَارِنْ حَڟِ دَ بَيٜىٰ بَيٜىٰنْمُ نَكُواْوَنٜىٰ إِرِنْ یَیَنْ عِتَتُوَنْمُ دَ نَضُوً إِنَبِے دَ نَمَنْ ظَيْتُنْ؞ «ذَامُ كَٰوُاْ زَكَّ تَأَمْڢَانِنْ غُواْنَكِنْمُ وَ لَوِيَاوَا وَطَنْدَ سُكٜىٰ كَرْٻَرْ زَكَّ عَڧَوْيُكَنْمُ؞