Nehemiah 10:6 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
da Daniyel, da Ginneton, da Baruk,
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دَانِيٜىٰلْ دَ غِنّٜىٰتُوانْ دَ بَرُكْ،
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
suka haɗa kai da 'yan'uwansu, da shugabanninsu, suka rantse, cewa la'ana ta same su idan ba su kiyaye dokokin Allah waɗanda ya ba bawansa Musa ba. Suka rantse za su kiyaye, su aikata umarnai, da ka'idodi, da dokokin Ubangijinmu.