Nehemiah 11:17 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai kuma Mattaniya ɗan Mika, ɗan Zabdi, ɗan Asaf, shugaban da yake bi da hidimar godiya da kuma addu’a. Sai Bakbukiya, na biyu a cikin ’yan’uwansa; da Abda ɗan Shammuwa, ɗan Galal, ɗan Yedutun.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
مَتَّنِيَ طَنْ مِيكَ جِيكَنْ ظَبْدِ دَغَ غِدَنْ أَسَڢْ، شِينٜىٰ مَيْ طَوْكَرْ وَاڧَرْ غُواْدِيَ أَ لُواْكَثِنْ أَدُّعَ أَ غِدَنْ اللَّهْ ؞ بَكْبُكِيَ، طَيَ دَغَ ثِكِنْ یَنْعُوَنْسَ، شِينٜىٰ مَتَيْمَكِنْ مَتَّنِيَ؞ أَبْدَ طَنْ شَمُّوَ جِيكَنْ غَلَلْ دَغَ غِدَنْ يٜىٰدُتُنْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Da kuma Mattaniya ɗan Mika, jīkan Zikri, zuriyar Asaf, shi ne shugaba na farko na mawaƙan addu'a ta godiya. Bakbukiya, shi ne mataimakin Mattaniya. Ga kuma Obadiya ɗan Shemaiya, jīkan zuriyar Galal, zuriyar Yedutun.