Nehemiah 13:11 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai na tsawata wa shugabanni na kuma tambaye su na ce, “Me ya sa aka ƙyale gidan Allah?” Sa’an nan na kira su gaba ɗaya na sa su a wuraren aikinsu.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ نَڟَاوَتَا وَدَتَّاوَا نَثٜىٰ «دُوانْمٜىٰ عَكَ ڨَلٜىٰ غِدَنْ اللَّهْ حَكَ؟» سَعَنً نَتَتَّارَ لَوِيَاوَا دَ مَوَاڧَ، نَسَا سُكُواْمَ أَوُرَارٜىٰنْ عَيْكِنْسُ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai na yi wa shugabanni faɗa, na ce, “Me ya sa aka ƙi kula da Haikalin Allah?” Sa'an nan na tara Lawiyawa da mawaƙa, na sa su a wuraren aikinsu.