Nehemiah 13:6 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Amma yayinda dukan wannan yake faruwa, ba ni a Urushalima, gama a shekara ta talatin da biyu na Artazerzes sarkin Babilon na dawo wurin sarki. A wani lokaci daga baya na nemi izininsa
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَعَدَّ وَنَّنْ يَكٜىٰ ڢَرُوَ، بَانَ نَنْ أَ عُرُوشَلِيمَ، غَمَا أَ شٜىٰكَرَا تَتَلَتِنْ دَ بِيُ تَمُلْكٍ سَرْكِے أَرْتَظٜىٰكْظٜىٰسْ نَ بَابِيلَ، نَتَڢِے وُرِنْسَ دُواْمِنْ إِنْبَاشِ رَهُواْتُواْ؞ بَايَنْ طَنْ لُواْكَثِ، سَيْ نَ ضُواْڧِ إِظْنِنْ سَرْكِے إِنْكُواْمَ عُرُوشَلِيمَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ba na nan a Urushalima sa'ad da wannan abu ya faru, gama a shekara ta talatin da biyu ta sarautar Artashate, Sarkin Babila, na tafi wurin sarki. Daga baya sarki ya ba ni izini in koma.