Nehemiah 2:12 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
sai na fita da dare tare da mutane kalila. Ban faɗa wa wani abin da Allahna ya sa a zuciyata in yi don Urushalima ba. Ba waɗansu dabbobi kuma tare da ni, sai dai dabbar da na hau.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ نَتَاشِ ثِكِنْ دَرٜىٰ، نِے دَ وَطَنْسُ مُتَنٜىٰ كَطَنْ؞ بَنْ رِغَا نَڢَطَا وَكُواْوَ أَبِنْدَ اللَّهْ نَا يَسَا مِنِ أَ ذُوثِيَا إِنْيِ دُواْمِنْ عُرُوشَلِيمَ بَ؞ بَابُوَتَ دَبَّ تَرٜىٰدَنِ سَيْدَيْ وَدَّ نَهَوْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
sai na fita da dare tare da waɗansu mutane kima,ban faɗa wa kowa abin da Allahna ya sa a zuciyata in yi wa Urushalima ba. Ba waɗansu dabbobi kuma tare da ni, sai dai dabbar da na hau.