Nehemiah 2:13 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Da dare na fita ta Ƙofar Kwari wajen Rijiyar Dila da Ƙofar Juji, ina dudduba katangar Urushalima waɗanda aka rushe da kuma ƙofofinta waɗanda aka ƙone da wuta.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
نَا كُوَ ڢِتَ دَ دَرٜىٰ نَابِے تَڧُواْڢَرْ ݣُورِ ذُوَا مَٻُٻُّغَرْ دُواْدُواْ مَيْ صِڢَّرْ مَثِيجِ دَ كُمَ ڧُواْڢَرْ بُواْلَ؞ سَيْ نَدُدُّوبَ كَتَنْغَرْ عُرُوشَلِيمَ وَدَّ عَكَ رُشٜىٰ دَ كُمَ ڧُواْڢُواْڢِنْتَ وَطَنْدَ وُتَا تَثِنْيٜىٰ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Da na fita, sai na bi ta Ƙofar Kwari zuwa Rijiyar Dila da Ƙofar Juji, na dudduba garun Urushalima, wanda aka rushe, da ƙofofinsa da wuta ta cinye.