Nehemiah 2:19 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Amma sa’ad da Sanballat mutumin Horon da Tobiya wakilin ƙasar Ammon da kuma Geshem mutumin Arab suka ji game da wannan, sai suka yi mana ba’a suka kuma yi mana dariya. Suka ce, “Me kuke tsammani kuke yi? Kuna so ku yi wa sarki tawaye ne?”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عَمَّا سَعَدَّ سَنْبَلَّتْ مُتُمِنْ حُواْرُوانْ دَ تُواْبِيَ وَكِيلِنْ ڧَسَرْ أَمُّوانْ دَ كُمَ غٜىٰشٜىٰمْ بَلَرَبٜىٰ سُكَجِ أَبِنْدَ مُكٜىٰ شِرِنْيِ، سُكَيِ مَنَ بَعَ دَ دَارِيَارْ رٜىٰنِ؞ سُكَثٜىٰ «مٜىٰكُكٜىٰ ڟَمَّنِ كُنَيِ؟ كُنَسُواْ كُيِ وَسَرْكِے تَاوَيٜىٰ نٜىٰ؟»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Amma sa'ad da Sanballat Bahorone, da Tobiya Ba'ammone, bawa, da Geshem Balarabe, suka ji labari, sai suka yi mana ba'a, suka raina mu, suka ce, “Me kuke yi? Kuna yi wa sarki tayarwa ne?”