Nehemiah 2:3 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
na amsa na ce wa sarki, “Ran sarki yă daɗe! Me zai hana fuskata ta ɓaci, sa’ad da birnin da aka binne kakannina tana zaman kango, aka kuma rushe ƙofofinsa da wuta?”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
نَأَمْسَ وَسَرْكِے نَثٜىٰ «رَنْكَيَدَطٜىٰ! يَيَ ڢُسْكَتَ بَذَاتَ ٻَتَبَ تُنْدَ بِرْنِنْ دَ عَكَ بِنّٜىٰ كَاكَنِّنَ أَنْرُشٜىٰشِ دُكَ، أَنْكُمَ ڧُواْنٜىٰ ڧُواْڢُواْڢِنْسَ دَ وُتَا؟»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
na ce wa sarki, “Ranka ya daɗe, me zai hana fuskata ta ɓaci, da yake birni inda makabartar kakannina take ya zama kango, an kuma ƙone ƙofofinsa da wuta?”