Nehemiah 2:8 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
A kuma ba ni wasiƙa zuwa ga Asaf, sarkin daji, yă ba ni katako don yin ƙofofin kagara na kusa da fadar haikali da kuma don katangar birni, da na wurin da zan zauna?” Sarki kuwa ya ba ni abin da na roƙa, gama Allah yana tare da ni.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
كَكُمَ بَانِ وَسِيڧَ ذُوَاغَ أَسَڢْ، مَيْغَادِنْ كُرْمِنْ سَرْكِے، دُواْمِنْ يَبَانِ كَتَكَنْ بِمْ دُواْمِنْ إِنْغِنَ یَنْ طَكُنَنْ ڧُواْڢُواْڢِنْ كَتَنْغَرْ غِدَنْ يَهْوٜىٰهْ دَ نَكَتَنْغَرْ بِرْنِ دَ كُمَ نَغِدَنْ دَ ذَنْ ذَوْنَ؞» سَيْ سَرْكِے يَبَانِ دُكَنْ أَبِنْدَ نَتَمْبَيٜىٰشِ، غَمَا حَنُّنْ اللَّهْ نَمَيْ أَلْحٜىٰرِ يَنَ تَرٜىٰدَنِ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
A kuma ba ni takarda zuwa ga Asaf, sarkin daji, domin ya ba ni katakan da zan yi jigajigan ƙofofin kagarar Haikali, da na garun birnin, da na gidan da zan zauna.” Sarki kuwa ya ba ni abin da na roƙa, gama Allah yana tare da ni.