Nehemiah 4:2 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
a gaban abokansa da kuma sojojin Samariya ya ce, “Me waɗancan Yahudawan nan marasa ƙarfi suke yi? Za su maido da katangarsu ne? Za su miƙa hadayu ne? Za su gama a rana ɗaya? Za su iya samun duwatsun gini daga tsibin matattun duwatsu?”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ يَيِ مَغَنَ أَغَبَنْ أَبُواْكَنْسَ دَ ڧُنْغِيَرْ سُواْجُواْجِنْ سَمَرِيَ يَثٜىٰ «مٜىٰ وَطَنَّنْ يَهُودَاوَا مَرَسَ ڧَرْڢِے سُكٜىٰيِ؟ سُنَ سُواْ سُمَيْدَ كَتَنْغَرْ بِرْنِنْسُ نٜىٰ؟ سُنَسُواْ سُمِيڧَ هَدَايُ نٜىٰ؟ سُنَ سُواْ سُغَمَ عَيْكِنْ أَ رَانَ طَيَ نٜىٰ؟ ذَاسُ عِيَ سَابُنْتَا دُووَڟُنْ غِنِنْ دَغَ تُلِنْ مَتَتُّنْ دُووَڟُنَّنْ دَ عَكَ ڧُواْنٜىٰنٜىٰ؟»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ya yi magana a gaban 'yan'uwansa da sojojin Samariya ya ce, “Mene ne waɗannan Yahudawa kumamai suke yi? Za su mai da abubuwa yadda suka a dā ne? Za su miƙa hadayu ne? Za su gama ginin a rana ɗaya ne? Za su iya samun duwatsun gini daga tsibin matattun duwatsu?”