Nehemiah 4:4 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ka ji mu, ya Allahnmu, gama an rena mu. Bari zagin da suke yi mana yă koma kansu. Ka sa a kwashe su a kai su bauta a wata ƙasa.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ نِے نٜىٰهٜىٰمِيَ نَيِ أَدُّعَ نَثٜىٰ، «كَجِ يَدَّ سُكٜىٰيِ مَنَ رٜىٰنِ، يَا اللَّهْ نْمُ! بَرِ ذَاغِنْ دَسُكٜىٰيِ مَنَ يَكُواْمَ كَنْسُ؞ سَا عَكْوَاشٜىٰسُ عَكَيْسُ بَوْتَا أَوَتَ ڧَسَا كَمَرْ دُوكِيَرْ دَ عَكَ ڨُوثٜىٰ دَغَ وُرِنْ يَاڧِ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai ni, Nehemiya, na yi addu'a, na ce, “Ka ji, ya Allahnmu, gama ana raina mu, ka sa ba'arsu ta koma kansu, ka sa a washe su a kai su ƙasar bauta.