Nehemiah 5:8 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Na ce, “Da dukan iyakar ƙoƙarinmu, mun fanshi ’yan’uwanmu Yahudawan da aka sayar wa Al’ummai. Amma ga shi kuna sayar da ’yan’uwanku ga Al’ummai, don kawai a sāke sayar mana da su!”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ نَڢَطَا مُسُ نَثٜىٰ «دَيْدَيْ ڠُورْڠُودُوانْ عِيَوَرْمُ مُنْيِ ڧُواْڧَرِ مُنْ ڢَنْشِ یَنْعُوَنْمُ يَهُودَاوَا وَطَنْدَ عَكَ سَيَرْ دَسُو غَ وَطَنْدَ بَا يَهُودَاوَا بَ؞ عَمَّا غَاشِ حَرْ يَنْذُ كُنَ سَيَرْ دَ یَنْعُوَنْكُ؞ سَوْ نَوَ ذَامُ سَاكٜىٰ سَيٜىٰنْسُ؟» شُوغَبَنِّنْ سُكَيِ شِضُ سُكَ رَسَ أَبِنْ ڢَطِ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Na ce musu, “Da iyakacin ƙoƙarinmu mun fanshi 'yan'uwanmu Yahudawa waɗanda aka sayar wa al'ummai, amma ga shi, kuna tilasta wa 'yan'uwanku su sayar da kansu ga 'yan'uwansu.” Sai suka yi tsit, suka rasa abin da za su ce.